Nijeriya ta zama aminiyar kungiyar kasashen BRICS dake zama kishiya ga kasashen Yamma

-

Kasar Brazil ta yi wa Nijeriya maraba da shiga cikin kawayen kungiyar kasashen BRICS da tattalin arzikinsu ke bunkasa wacce kuma ke neman zama kishiya ga kasashen Yamma.
Ministan harkokin wajen Brazil ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Jumu’a.
Nijeriya ta kasance kasa ta tara da ta kulla alaka da kasashen BRICS, baya ga kasashen Belarus, Bolivia, Cuba, Kazakhstan, Malaysia, Thailand, Uganda, da kuma Uzbekistan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara