DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Manchester City ta sayi matashin dan wasan baya na Brazil “Vitor Reis” mai shekaru 19

-

 

Vitor Reis

Google search engine

Manchester City ta sanar da kammala daukan matashin dan wasan baya Vitor Reis daga kungiyar Palmeiras ta Brazil kan kudi Euro miliyan 29.6.

Dan wasan dan kasar Brazil mai shekaru 19, ya rattaba hannu kan yarjejeniyar shekara hudu da rabi da kungiyar da ke buga gasar gasar Firimiyar ta kasar Ingila.

Reis ya bayyana farin cikinsa na zama daya daga cikin ‘yan wasan Manchester City, da ke cikin manyan kungiyoyin kwallon kafa a duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya yi kira da a zauna lafiya gabanin zaɓen Abuja, Kano da Rivers

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga masu kaɗa ƙuri’a, jami’an tsaro da jami’an Hukumar zaɓe Mai zaman kanta (INEC) da su gudanar...

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa kwalejin koyon likitanci ta sojoji don magance karancin likitoci

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin kafa kwalejin koyon likitanci ta soji "Armed Forces College of Medicine and Health Sciences" a matsayin wani mataki na...

Mafi Shahara