DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a gina kwalejin kimiyya da fasaha “Polytechnic” mai sunan Shugaba Tinubu a Abuja

-

 

Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya amince da a gina kwalejin kimiyya da fasaha ta tarayya a Gwarinpa, Abuja babban birnin kasar.

Wakilin jaridar Daily Trust ya ruwaito cewa, an sanya wa sabuwar makarantar sunan shugaba Bola Ahmed Tinubu. 

A wata wasika mai dauke da kwanan watan 16 ga watan Junairu 2025 da aka tura ga ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ministan ilimi, Dr. Tunji Alausa, ya ce gwamnatin tarayya ta amince da kafa Bola Ahmed Tinubu Polytechnic,a Gwarinpa domin bunkasa fasahar zamani, kere-kere, sana’a da kasuwanci a fadin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za a fara jigilar maniyyata aikin hajji na Kaduna a ranar 14 ga watan Mayu

By Salim Muhammad Ghali Hukumar jin daɗin alhazai ta jihar Kaduna ta bayyana cewa za ta fara jigilar maniyata hajjin bana zuwa ƙasar Saudiyya daga ranar...

Wata mata ta gurfana gaban kotu a Kano bayan da aka zarge ta da auren maza biyu lokaci daya

An gurfanar da wata mata a gaban Kotun shari’ar musulunci da ke Post Office a cikin birnin Kano bisa zargin auren maza biyu a lokaci...

Mafi Shahara