DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojojin Nijeriya sun hallaka mataimakin Bello Turji, Aminu Kanawa a jihar Zamfara

-

 

Bello Turji

Google search engine

Dakarun Operation Fansan Yamma sun halaka mataimakin Bello Turji Aminu Kanawa da wasu manyan yaransa bakwai a Zamfara.

 A wata sanarwa da daraktan yada labarai na rundunar Manjo Janar Edward Buba ya fitar a Larabar nan, ya ce sojojin sun hallaka Aminu Kanawa ne a wani samame da suka kai yankin.

Haka zalika sojojin sun kuma halaka wasu manyan kwamandojin Bello Turji da suka hada da, Abu Dan Shehu, Jabbi Dogo, Dan Kane, Basiru Yellow, Kabiru Gebe, Bello Buba, da Dan Inna, Kahon Saniya-Yafi-Bahaushe, a yayin sumamen.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ramaphosa ya yi Allah-wadai da kama Maduro da Amurka ta yi

Shugaban ƙasar Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya yi kakkausar suka kan matakin da Amurka ta ɗauka na kama Shugaban ƙasar Venezuela, Nicolas Maduro. Ramaphosa ya...

Sojoji sun ceto mutane shida da aka sace a Kaduna

Dakarun rundunar Operation Fansar Yamma sun samu nasarar ceto mutane shida da aka sace a wani sumame da suka gudanar a yankunan Kajuru da Kujama...

Mafi Shahara