DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojojin Nijeriya sun hallaka mataimakin Bello Turji, Aminu Kanawa a jihar Zamfara

-

 

Bello Turji

Google search engine

Dakarun Operation Fansan Yamma sun halaka mataimakin Bello Turji Aminu Kanawa da wasu manyan yaransa bakwai a Zamfara.

 A wata sanarwa da daraktan yada labarai na rundunar Manjo Janar Edward Buba ya fitar a Larabar nan, ya ce sojojin sun hallaka Aminu Kanawa ne a wani samame da suka kai yankin.

Haka zalika sojojin sun kuma halaka wasu manyan kwamandojin Bello Turji da suka hada da, Abu Dan Shehu, Jabbi Dogo, Dan Kane, Basiru Yellow, Kabiru Gebe, Bello Buba, da Dan Inna, Kahon Saniya-Yafi-Bahaushe, a yayin sumamen.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

CDD ta horas da ‘yan jarida a Katsina kan yaki da labaran karya

Cibiyar bunkasa dimokradiyya ta CDD ta horas da ‘yan jarida a jihar Katsina kan aiki mai inganci. CDD ta ce wannan na a wani yunkuri na...

‘Yan bindiga sun halaka mutum 1,sun kuma mutane 5 a Zamfara

’Yan bindiga sun kai hari kauyen Fananawa da ke karamar hukumar Bukuyum ta jihar Zamfara, inda suka halaka mutum ɗaya tare da sace mutane biyar,...

Mafi Shahara