HomeUncategorizedSojojin Nijeriya sun hallaka mataimakin Bello Turji, Aminu Kanawa a jihar Zamfara

Sojojin Nijeriya sun hallaka mataimakin Bello Turji, Aminu Kanawa a jihar Zamfara

-

 

Bello Turji

Dakarun Operation Fansan Yamma sun halaka mataimakin Bello Turji Aminu Kanawa da wasu manyan yaransa bakwai a Zamfara.

 A wata sanarwa da daraktan yada labarai na rundunar Manjo Janar Edward Buba ya fitar a Larabar nan, ya ce sojojin sun hallaka Aminu Kanawa ne a wani samame da suka kai yankin.

Haka zalika sojojin sun kuma halaka wasu manyan kwamandojin Bello Turji da suka hada da, Abu Dan Shehu, Jabbi Dogo, Dan Kane, Basiru Yellow, Kabiru Gebe, Bello Buba, da Dan Inna, Kahon Saniya-Yafi-Bahaushe, a yayin sumamen.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img