DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin tarayya ta amince a fara rabon tallafin naira biliyan 4 ga ‘yan Nijeriya miliyan 10, cikin watan Fabrairu – Ministan jin ƙai

-

Gwamnatin tarayya ta amince da fita da naira biliyan hudu domin aiwatar da shirin tallafa wa magidanta a Nijeriya da kudade.
Ministan jin kai da yaki da talauci Farfesa Nentawe Yilwada ne ya sanar da hakan a yayin kaddamar da shirin bayar da agaji na 2025 da ya gudana a Abuja.
Ministan ya ce shirin na tallafa wa magidanta miliyan 10 za a soma shi ne daga watan Fabrairu zuwa Afrilun 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Atiku Abubakar ya caccaki hukumar EFCC kan tsare tsohon dan majalisa Gudaji Kazaure

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya soki hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, kan tsare tsohon dan...

Gwamnatocin Pakistan da Indiya sun amince da tsagaita wuta a Asabar dinnan

Ministan harkokin wajen Pakistan Ishaq Dar ya sanar a shafinsa na X cewa, kasashen sun amince da Shirin tsagaita wuta cikin gaggawa. Shugaba Trump ya sanar...

Mafi Shahara