DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hakkin ‘yan Nijeriya ne a samar masu da wadataccen abinci ba alfarma ba-Tajudden Abbas

-

 Hakkin ‘yan Nijeriya ne a samar masu da wadataccen abinci ba alfarma ba-Tajudden Abbas

Shugaban Majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, ya ce samar da abinci wani babban hakki ne na ‘yan kasa ba gata ba.

Abbas ya bayyana haka ne a Abuja a lokacin da yake gabatar da jawabinsa a matsayin babban bako a taron tattaunawa na shekara-shekara 

Ya kuma tabbatar wa ‘yan Nijeriya kudurin Majalisar Dokoki ta kasa na kafa dokar da za ta bunkasa  noma tare da tabbatar da wadatar abinci a fadin kasar.

Shugaban majalisar  ya samu wakilcin shugaban kwamitin kula da wadatar abinci na majalisar, Dike John Okafor.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara