DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hakkin ‘yan Nijeriya ne a samar masu da wadataccen abinci ba alfarma ba-Tajudden Abbas

-

 Hakkin ‘yan Nijeriya ne a samar masu da wadataccen abinci ba alfarma ba-Tajudden Abbas

Google search engine

Shugaban Majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, ya ce samar da abinci wani babban hakki ne na ‘yan kasa ba gata ba.

Abbas ya bayyana haka ne a Abuja a lokacin da yake gabatar da jawabinsa a matsayin babban bako a taron tattaunawa na shekara-shekara 

Ya kuma tabbatar wa ‘yan Nijeriya kudurin Majalisar Dokoki ta kasa na kafa dokar da za ta bunkasa  noma tare da tabbatar da wadatar abinci a fadin kasar.

Shugaban majalisar  ya samu wakilcin shugaban kwamitin kula da wadatar abinci na majalisar, Dike John Okafor.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dalori ya karbi ragamar jagorancin jam’iyyar APC a hukumance

Shugaban riko na jam’iyyar APC, Ali Bukar Dalori, ya bukaci shugabanni da mambobin jam’iyyar da su zauna cikin hadin kai bayan murabus din tsohon shugaban...

An dakatar da jirgin Rano Air kan zargin matsalar inji – NCAA

Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta dakatar da wani jirgin Rano Air mai lamba 5N-BZY bayan fuskantar hatsarin gobara da matsalar...

Mafi Shahara