DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kaso 9.6% na daliban makarantun firamaren jihar Kano ne kacal ke iya karatu, in ji wani rahoton Asusun UNICEF

-

 

Daliban Firamare

Shugaban ofishin UNICEF mai kula da shiyyar Kano, Rahama Mohammed, ya bayyana hakan yayin wani taron manema labarai na bikin ranar ilimi ta duniya ta shekarar 2025 a ranar Juma’a a Kano.

A cewarsa, jihar na fama da matsananciyar matsalar ilimi, inda yara kusan miliyan daya ba sa zuwa makaranta, bisa ga sabbin bayanai da suka fito.

Ya ce a halin yanzu kusan kashi 32 cikin 100 na yara ne ba sa iya shiga makarantun sakandire zuwa gaba da sakandire a jihar,don haka akwai bukatar ayi adinda ya dace wajen rage kason wa’yanda ba sa iya tsallake wannan mataki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ba gasa muke yi da kamfanin NNPCL ba – Dangote

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa matatar man fetur dinsa ba ta yin gasa da Kamfanin man Fetur na Nijeriya, wato...

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun kama wasu ‘yan jarida uku na Radio Sahara da ke jihar Agadez

Rahotanni daga gidan Radio Sahara Fm da ke jihar Agadez sun tabbatar da kama wasu 'yan jaridar gidan radiyon guda uku da suka hada da...

Mafi Shahara