DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja a ranar Lahadi zuwa kasar Tanzaniya, domin halartar taron shugabannin kasashen Afirka

-

 

Shugaba Tinubu

Google search engine

Mataimaki na musamman ga shugaban kasar kan harkokin yada labarai, Bayo Onanuga, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar.

Taron wanda gwamnatin Tanzaniya ta shirya tare da hadin gwiwar bankin raya Afirka da bankin duniya, zai mayar da hankali kan shirin samar da wutar lantarki ga mutane miliyan 300 a Afirka nan da shekarar 2030.

A yayin taron shugabannin kasashen Afirka da shugabannin kamfanoni masu zaman kansu, kungiyoyin farar hula, za su tsara dabarun kara samar da makamashi a Nahiyar Afirka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa

Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke yaki...

Shugaba Tinubu ya yi kira ga hadin kai da hakuri a tsakanin addinai a cikin sakon taya murnar bikin Kirsimeti

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi kira ga ’yan Nijeriya da su rungumi haɗin kai, juriya da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai, yana mai cewa...

Mafi Shahara