DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wata tankin mai ta sake fashewa a titin Engu-Onitsha, ta yi ajalin mutane 11

-

 

Google search engine

Akalla mutane 11 ne suka mutu sakamakon fashewar wata tankar mai dauke da man fetur a hanyar Enugu zuwa Onitsha a ranar Asabar.

A lokacin da tankar man ta fadi ta zubar da man da ke cikinta, kafin ta fashe.

Da yake jawabi kan faruwar lamarin, Gwamnan jihar Peter Mbah ya ce wadanda suka jikkata na samun kulawar likitoci, kuma jihar za ta dauki matakin dakile afkuwar lamarin nan gaba da suka hada da tabbatar da dokar hanya da kuma gyaran hanyar gwamnatin tarayya da ta lalace.

Mbah ya jajantawa iyalan wadanda suka mutu da wadanda suka jikkata a yayin afkuwar lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar PDP ta dakatar da mambobinta hudu na tsawon wata daya

Kwamitin Ayyuka na Kasa na jam’iyyar PDP ya dakatar da mai ba da shawara kan harkokin shari’a na kasa, Kamaldeen Ajibade (SAN), sakataren jam’iyya na...

PDP ta ce za ta daukaka kara kan hukuncin dakatar da babban taronta a Ibadan

Jam’iyyar PDP ta ce za ta daukaka kara kan hukuncin kotun tarayya da ta dakatar da gudanar da babban taronta da aka shirya yi a...

Mafi Shahara