DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wata tankin mai ta sake fashewa a titin Engu-Onitsha, ta yi ajalin mutane 11

-

 

Google search engine

Akalla mutane 11 ne suka mutu sakamakon fashewar wata tankar mai dauke da man fetur a hanyar Enugu zuwa Onitsha a ranar Asabar.

A lokacin da tankar man ta fadi ta zubar da man da ke cikinta, kafin ta fashe.

Da yake jawabi kan faruwar lamarin, Gwamnan jihar Peter Mbah ya ce wadanda suka jikkata na samun kulawar likitoci, kuma jihar za ta dauki matakin dakile afkuwar lamarin nan gaba da suka hada da tabbatar da dokar hanya da kuma gyaran hanyar gwamnatin tarayya da ta lalace.

Mbah ya jajantawa iyalan wadanda suka mutu da wadanda suka jikkata a yayin afkuwar lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara