DCL Hausa Radio
Kaitsaye

A hukumance, ECOWAS ta amince da fitar kasashen Burkina Faso, Mali da Nijar

-

Kungiyar kasashen yammacin Afirka ta ECOWAS, ta umurci mambobinta da su ci gaba da mu’amala da kasashen Burkina Faso, Mali da Jamhuriyar Nijar.
Wannan na zuwa ne bayan da kungiyar ta amince da fitar kasashen uku da ga cikin ECOWAS a hukumance da yau Laraba 29 ga watan Janairun 2025.
Wata sanarwar da kungiyar ta fitar a Laraba, ta ce ficewar kasashen ba zai hana ci gaba da mu’amala tsakanin al’ummar kasashen ba ciki har da harkokin kasuwanci da shige da fice.
Tuni dai kasashen na Burkina Faso, Nijar da Mali suka kafa sabuwar kungiyar kawance da suka kira Alliance des États du Sahel (AES) (AES) a madadin ECOWAS.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Bai kamata NAHCON ta fara shirin hajjin 2026 ba tare da ta bayar da bayanin kudaden da aka kashe a hajjin 2025 ba‘

Ƙungiyar Shugabannin Hukumomin Jin Dadin Alhazai ta Jihohin Nijeriya ta bukaci hukumar kula da aikin hajji ta Nijeriya (NAHCON) da ta gaggauta kammala daidaita bayanan...

Farfesoshin Nijeriya na cikin jerin na nahiyar Afrika da ba su da albashi mai kyau

Bayanan da jaridar Punch ta tattaro sun ce malamin jami'a a Nijeriya da ya kai matakin farfesa na samun matsakaicin albashi na dala 366 (kimanin...

Mafi Shahara