DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar kula da ‘yan sandan Nijeriya ta umurci duk wani jami’i da ya haura shekaru 60 da yayi ritaya

-

 

Kayode Egbetokun

Google search engine

Umurnin na zuwa ne kasa da sa’o’i 24 da jaridar Daily Trust ta yi rahoto kan wani sabon cece kuce da ya kunno kai a cikin rundunar ‘yan sandan kan karin wa’adin aikin da aka yi wa Sufeto Janar na ‘yan sanda, Kayode Egbetokun bayan ya cika shekaru 60. 

A cikin wani sabon rahoto da jaridar ta buga a ranar Juma’a, hedikwatar rundunar tare da babban lauyan gwamnatin tarayya, Lateef Fagbemi, sun tabbatar da cewa ci gaba da zaman Egbetokun a matsayin Sufeto Janar na ‘yan sandan yana kan doka.

Da yake zantawa da manema labarai a ranar Juma’a a Abuja, kakakin hukumar ta hukumar kula da ‘yan sandan Nijeriya PSC, Ikechukwu Ani, ya bayyana cewa wannan matakin ya zama tilas saboda hukumar ba ta son ya zama ana saba wa doka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya yi ganawar sirri da sabbin hafsoshin tsaro a Abuja

Taron, wanda ya gudana kwanaki uku bayan sanar da sabbin nade-naden, shi ne karo na farko da shugaban kasa ya gana da manyan hafsoshin rundunonin...

Paul Biya ya yi wa masu zanga-zangar sakamakon zabe shagube a Kamaru

Shugaban ƙasar Kamaru, Paul Biya, ya yi shagube ga rikicin siyasar da ke faruwa bayan ayyana shi a matsayin wanda ya lashe sakamakon zaɓen shugaban...

Mafi Shahara