DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihar Zamfara ta bankado ma’akatan bogi 2,363

-

 

Google search engine
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce ta bankado ma’aikatan bogi 2,363 bayan aikin tantance ma’aikatan jihar da aka gudanar, tare da like hanyar zurarewar kudin gwamnati da suka kai naira miliyan 193.6 a kowane wata.
Gwamna Dauda Lawal ne ya kafa kwamitin karkashin jagorancin sakataren gwamnatin jihar Zamfara a watan Augustan 2024 da manufar tantance ma’aikatan jihar.
Wani bayani da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman  Idris, ya ce a yayin aikin an gano kananan yara 220 da aka sanya cikin ma’aikatan jihar kuma suke karbar albashi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar alhazan Nijeriya ta kammala duba gidajen saukar alhazai a Madina don aikin hajjin 2026

Hukumar alhazai ta Nijeriya (NAHCON) ta bayyana cewa ta kammala duba wuraren saukar alhazai da masu samar da abinci a birnin Madina a cikin shirin...

Shugaba Tinubu ya rantsar da Doro da Udeh a matsayin ministoci

Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, a ranar Alhamis, ya rantsar da Dr. Bernard Doro da Dr. Kingsley Udeh a matsayin sababbin ministoci, kafin fara zaman...

Mafi Shahara