DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihar Zamfara ta bankado ma’akatan bogi 2,363

-

 

Google search engine
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce ta bankado ma’aikatan bogi 2,363 bayan aikin tantance ma’aikatan jihar da aka gudanar, tare da like hanyar zurarewar kudin gwamnati da suka kai naira miliyan 193.6 a kowane wata.
Gwamna Dauda Lawal ne ya kafa kwamitin karkashin jagorancin sakataren gwamnatin jihar Zamfara a watan Augustan 2024 da manufar tantance ma’aikatan jihar.
Wani bayani da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman  Idris, ya ce a yayin aikin an gano kananan yara 220 da aka sanya cikin ma’aikatan jihar kuma suke karbar albashi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Faransa ta sha alwashin tallafa wa Nijeriya a yaki da ’yan ta’adda

Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya bayyana cikakken goyon bayan kasarsa ga Najeriya wajen yaki da matsalar tsaro, musamman barazanar ta’addanci da ake fuskanta a Arewa. A...

Jirgin sojin Nijeriya ya yi hatsari a jihar Neja

Jaridar Punch ta rawaito cewa wani jirgin saman yaƙi na rundunar sojin saman Nijeriya (NAF) ya yi hatsari a kusa da kauyen Karabonde da ke...

Mafi Shahara