HomeLabaraiWata babbar mota tirela da ta kwace ta yi ajalin mutane da...

Wata babbar mota tirela da ta kwace ta yi ajalin mutane da dama a Kano

-

Rahotanni sun nuna cewa mutane da dama sun rasu yayin da wasu suka jikkata bayan da wata tirela ta kwace akan gadar Muhammad Buhari da ke Kano kan titin Mariri zuwa Unguwa Uku.
Hatsarin ya faru ne sanadiyar katsewar birkin motar wadda ke kan hanyar zuwa kudancin Nijeriya, kamar yadda jaridar Dailytrust ta ruwaito.
Wani shaidar gani da ido ya ce motar ta kwace ne yayin da direban yake kokarin wucewa kan mararrabar da ke kasan hanyar wadda za ta wuce zuwa titin Ring Road kuma ta hada da babban titin Zaria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img