DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kaddamar da barikin hukumar yaki da tu’ammali da miyagun kwayoyi NDLEA ta farko a jihar Adamawa

-

 

Google search engine

A yayin kaddamar da barikin, shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA, Mohamed Buba Marwa, ya ce barikin za ta karfafa ayyukan hukumar wajen yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a fadin Nijeriya.

Marwa ya bayyana cewa rashin wurin zama ga jami’an hukumar NDLEA na jefa su da iyalansu cikin hadari daban-daban.

A cikin sabuwar barikin da aka kaddamar mai fadin hekta 18, akwai gine ginen manyan ofisoshi, dakunan kwana, da sauran kayayyakin more rayuwa don karfafa ayyukan jami’an hukumar NDLEA.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manufofin tattalin arzikin Tinubu sun taimaka wajen samun dumbin arziki a Nijeriya – Hope Uzodimma

Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya ce manufofin tattalin arziƙin da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bijiro dasu sun taimaka wajen farfaɗo da tattalin arziƙin...

Jami’ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a Kano, ta kori dalibai 34 bayan an same su da laifin satar...

Jami’ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a Kano, ta kori dalibai 34 bayan an same su da laifin satar amsa a...

Mafi Shahara