DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kaddamar da barikin hukumar yaki da tu’ammali da miyagun kwayoyi NDLEA ta farko a jihar Adamawa

-

 

Google search engine

A yayin kaddamar da barikin, shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA, Mohamed Buba Marwa, ya ce barikin za ta karfafa ayyukan hukumar wajen yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a fadin Nijeriya.

Marwa ya bayyana cewa rashin wurin zama ga jami’an hukumar NDLEA na jefa su da iyalansu cikin hadari daban-daban.

A cikin sabuwar barikin da aka kaddamar mai fadin hekta 18, akwai gine ginen manyan ofisoshi, dakunan kwana, da sauran kayayyakin more rayuwa don karfafa ayyukan jami’an hukumar NDLEA.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsare-tsaren Tinubu na farfaɗo da martabar Nijeriya a duniya -Kashim Shatima

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce gyare-gyaren da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke aiwatarwa na sake gina martabar Nijeriya a idon duniya tare...

Gwamnatin Nijeriya na shirin dakatar da shigo da kayan tsaro daga waje

Gwamnatin Nijeriya ta yi niyyar kera dukkan makami da ake buƙata a cikin gida nan da shekara biyu zuwa biyar masu zuwa. Minista a ma'aikatar Tsaron...

Mafi Shahara