DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dangote ya bar mataki na 144 ya koma na 86 a jerin masu arziki na duniya

-

Alhaji Aliko Dangote

Yanzu haka dai yawan kudin Dangote wanda shi ne mutumin da ya fi kudi a nahiyar Afrika sun kai Dalar Amurka bilyan 23.9.

Hakan na zuwa ne bayan da matatar man Dangote da aka gina da kudi Dala bilyan 20 ta fara aiki shekarar da ta gabata a birnin Lagos.

A shekarar 2024, Dangote mai shekaru 67 na da kudin da suka kai Dala bilyan 13.4.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna kokarin bunkasa tattalin arzikin Nijeriya zuwa dala tiriliyan 1 – Kashim Shettima

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya ce gwamnatin kasar na kan hanyar bunkasa tattalin arzikin Nijeriya zuwa dala tiriliyan 1 cikin shekaru goma masu zuwa. Kashim...

Yan sanda sun dakile yunkurin garkuwa da direba da fasinjoji a Katsina

Jami’an rundunar ‘yan sandan Nijeriya sun dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane a hanyar Funtua zuwa Gusau a Katsina. Jami’an sun yi artabu da ‘yan...

Mafi Shahara