DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dangote ya bar mataki na 144 ya koma na 86 a jerin masu arziki na duniya

-

Alhaji Aliko Dangote

Yanzu haka dai yawan kudin Dangote wanda shi ne mutumin da ya fi kudi a nahiyar Afrika sun kai Dalar Amurka bilyan 23.9.

Hakan na zuwa ne bayan da matatar man Dangote da aka gina da kudi Dala bilyan 20 ta fara aiki shekarar da ta gabata a birnin Lagos.

Google search engine

A shekarar 2024, Dangote mai shekaru 67 na da kudin da suka kai Dala bilyan 13.4.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dalori ya karbi ragamar jagorancin jam’iyyar APC a hukumance

Shugaban riko na jam’iyyar APC, Ali Bukar Dalori, ya bukaci shugabanni da mambobin jam’iyyar da su zauna cikin hadin kai bayan murabus din tsohon shugaban...

An dakatar da jirgin Rano Air kan zargin matsalar inji – NCAA

Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta dakatar da wani jirgin Rano Air mai lamba 5N-BZY bayan fuskantar hatsarin gobara da matsalar...

Mafi Shahara