DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Bello Turji na ci gaba da neman maboya yayin da sojoji ke fatattakar ‘yan bindiga

-

Babban hafsan sojin kasa na Nijeriya, Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya sha alwashin cewa nan ba da dadewa ba za a kawar da fitaccen shugaban ‘yan fashin dajin nan da ya addabi yankin arewacin Nijeriya, Bello Turji.

Google search engine

Olufemi Oluyede ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis a Gusau, babban birnin jihar Zamfara, yayin da yake ganawa da manema labarai a hedikwatar Operation Hadarin Daji.

Ya ce ‘yan ta’addan da ake nema ruwa a jallo irin su Bello Turji suna ci gaba da buya, duba da irin wutar da suke sha, kuma duk inda suka je sai an kawar da su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan Majalisar dokoki a Zamfara da jiga-jigai a PDP sun sauya sheƙa zuwa APC

Dan majalisar jiha mai wakiltar mazabar Maradun II ta jihar Zamfara, Hon. Maharazu Salisu, ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC tare da wasu...

Shugaban Amurka Donald Trumph ya haramtawa Farfesa Wole Soyinka zuwa kasar

Gwamnatin Amurka karkashin jagorancin shugaba Donald Trump ta soke takardar izinin shiga ƙasar ga Farfesa Wole Soyinka, sanannen marubuci a duniya. Farfesa Soyinka ya bayyana hakan...

Mafi Shahara