DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kaso 67 cikin 100 na waɗanda suka rubuta jarabawar NABTEB ta shekarar 2024 sun samu kyakkyawan sakamako- Hukumar NABTEB

-

Tambarin hukumar NABTEB 

Hukumar shirya jarabawar NABTEB ta fitar da sakamakon jarabawar da aka yi a watannin Nuwamba zuwa Disambar shekarar 2024, inda sama da kaso 67 cikin 100 na waɗanda suka rubuta suka lashe darusa biyar-biyar zuwa sama.

Mukaddashin magatakardan hukuma Dr. Nnasia Asanga, ne ya sanar da hakan ranar a Benin. 

Yace mutane dubu 44 da 226 ne suka rubuta jarabawar, yayin da dubu 29 da 880 daga cikinsu suka samu duk abinda ake bukata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ba gasa muke yi da kamfanin NNPCL ba – Dangote

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa matatar man fetur dinsa ba ta yin gasa da Kamfanin man Fetur na Nijeriya, wato...

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun kama wasu ‘yan jarida uku na Radio Sahara da ke jihar Agadez

Rahotanni daga gidan Radio Sahara Fm da ke jihar Agadez sun tabbatar da kama wasu 'yan jaridar gidan radiyon guda uku da suka hada da...

Mafi Shahara