DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Janar Tiani a Nijar ya sassauta lokacin aikin gwamnati albarkacin watan Ramadan

-

 

Janar Abdulrahman Tiani

Ministar kwadago ce ta Nijar madam Aissata Abdoulaye Tondi a cikin wata doka da ta dauka ta bayyana kawo gyaran fuska ga lokutan aikin 

Google search engine

Da zaran watan azumin Ramadan din ya kama dokar ta ce ma’aikatan za su hau aiki ne daga karfe 8 na safe zuwa karfe 4 da rabi na marece daga ranar litinin zuwa alhamis maimakon tashi karfe 5 da rabi kafin azumi 

Ranar Juma’a kuwa za a sauka daga aikin ne a karfe daya na rana

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya yi kira da a zauna lafiya gabanin zaɓen Abuja, Kano da Rivers

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga masu kaɗa ƙuri’a, jami’an tsaro da jami’an Hukumar zaɓe Mai zaman kanta (INEC) da su gudanar...

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa kwalejin koyon likitanci ta sojoji don magance karancin likitoci

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin kafa kwalejin koyon likitanci ta soji "Armed Forces College of Medicine and Health Sciences" a matsayin wani mataki na...

Mafi Shahara