DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Eric Challe ya halarci wasan da Kano Pillars ta doke Enugu Rangers a gasar firimiyar NPFL

-

Mai horar da tawagar Super Eagles ta Najeriya Eric Challe ya kalli wasan Kano Pillars da ta samu galaba akan Enugu Rangers da ci 2-1.
Wasan an fafata shi a Lahadi 02 ga Maris 2025, a filin wasa na Sani Abacha dake Kofar Mata , wasan mako na 27 a gasar firimiyar NPFL ta Najeriya.
Ana ci gaba da rade-radin cewar zuwan nasa na da nasaba da sake kiran kyaftin din tawagar ta Eagles Ahmed Musa zuwa kungiyar a wasannin ta na gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sabon shugaban hukumar zaben ya yi alwashin dawo da ingantacce da sahihin zabe a Nijeriya

Sabon shugaban hukumar zaɓen Nijeriya, INEC, Farfesa Joash Amupitan, SAN, ya sha alwashin dawo da sahihanci da amincewar jama’a ga tsarin zaɓe na ƙasar, yana...

Ba ni ke tsoma baki a gwamnatin Kano ko raba kwangiloli ba – Rabi’u Musa Kwankwaso

Jagoran jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya karyata zargin da ake yi masa na tsoma baki a harkokin mulkin...

Mafi Shahara