Masu garkuwa da mutane sun yi shigar jami’an EFCC tare da yin awon gaba da mutum 10 a Neja

-

Wasu ‘yan bindiga da sojan gonar jami’an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Nijeriya EFCC, sun yi garkuwa da mutane 10 a wani otal da ke kan hanyar Shiroro a karamar hukumar Chanchaga a Jihar Neja.
Wani mai lura da harkokin tsaro Zagazola Makama, ya ruwaito wata majiya na cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe 4:58 na safiyar ranar Talata, 27 ga Fabrairu, 2025.
Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan bindigar sun kai farmaki otal din ne, inda suka yi ikirarin cewa jami’an hukumar EFCC ne.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara