DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba Natasha kawai ba, babu macen da na taɓa yi wa maganar banza – Shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio

-

 

Godswill Akphabio

Google search engine

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya musanta zargin cin zarafi da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi masa.

Akpabio ya bayyana hakan yayin zaman majalisar a ranar Laraba, ya ce ko kadan bai taba yunkurin yin lalata da sanatan Kogi ta tsakiya ba ko wata mace ta daban.

Ya ce shi da ‘yan uwansa, mahaifiyarsu ta basu cikakkiyar tarbiyya, don haka yana girmama mata sosai.

Ya kara da cewa yanzu haka yanada ‘ya’ya mata guda hudu, don haka ba zai taba cin zarafin wata mace kuma bai taba yin haka ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gasar cin kofin kasashen nahiyar Afirka AFCON za ta koma duk bayan shekaru 4 – CAF

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar Afrika CAF, ta sanar da cewa gasar cin kofin kasashen Afrika AFCON, za ta koma duk bayan shekara huɗu bayan...

Tinubu ya ziyarci jihar Borno domin bude ayyuka

Shugaba Tinubu, ya ziyarci Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, domin ƙaddamar da manyan ayyuka da halartar bikin auren ɗan tsohon gwamnan jihar, Sanata Ali Modu...

Mafi Shahara