DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Akwai babbar maja da muke shirin yi domin kalubalantar APC – Atiku Abubakar

-

Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya musanta rahotannin da ake ta yadawa na ficewar sa daga jam’iyyar.

Google search engine

Atiku Abubakar ya ce rahotannin ficewar sa daga jam’iyyar na daga cikin kokarin da wasu ke yi na kawo rudani na hadaka da yake yi da wasu jam’iyyu.

Anga rubutu daban-daban na yawo cewa Atiku na shirin sauya sheka daga jamiyyar PDP zuwa SDP.

Sai dai ofishin yada labaran Atiku Abubakar ya jaddada cewa sabuwar majar za ta tafi da wasu jam’iyyun adawa ciki har da jam’iyyar PDP.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara