DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mai zuwa ibada coci ya sace limamin cocin a Adamawa

-

Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta yi nasarar kubutar da wasu limaman cocin Katolika guda biyu da aka yi garkuwa da su a wani samame na hadin gwiwa da suka kai a maboyar ‘yan ta’adda a jihar.

Google search engine

A cewar wata sanarwa da kakakin rundunar SP Suleiman Yahaya Nguroje ya fitar ya ce an kubutar da limaman cocin ne a kauyen Gwaida Malam da ke da iyaka da kananan hukumomin Numan da Demsa.

An dai zargi Tahamado Jonathan Demian mai shekaru 34 da yin garkuwa da Abraham Samman na Cocin Katolika na Yola da Matthew David Dusami na Cocin Katolika na Jalingo.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawan Nijeriya za ta tattauna da shugaba Tinubu kan kalaman Trump

Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana cewa za ta gana da shugaba Tinubu da bangaren zartarwa domin tattauna batun rikicin diflomasiyya da kalaman shugaban Amurka Donald...

ECOWAS ta yi watsi da zargin Trump na halaka mabiya addinin kirista a Nijeriya

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta fitar da sanarwa mai dauke da watsi kan zargin cewa hare-haren ta’addanci da ke ƙaruwa a...

Mafi Shahara