DCL Hausa Radio
Kaitsaye

El-Rufai ya musanta zargin cin amanar Atiku, ya kuma bukaci Peter Obi, Aregbesola, da su shiga jam’iyyar SDP

-

Malam Nasir El-Rufa’i

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya musanta zargin cin amanar tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar jam’iyyar PDP Atiku Abubakar.

Google search engine

Da yake magana a wata hira da BBC Hausa,El-Rufai wanda ya fice daga jam’iyyar APC zuwa SDP,cikin makon da ya gabata, ya bukaci shugabannin adawa da suka hada da Atiku Abubakar, Peter Obi na Labour Party, tsohon gwamnan jihar Ribas, Rotimi Amaechi, da Rauf Aregbesola, da su koma jam’iyyar SDP.

Da yake bayyana rashin jin dadinsa da gwamnati mai ci, El-Rufai, ya bayyana takaicinsa bisa yadda suka goyi bayan shugaba Tinubu da nufin kawo ci gaba domin sunga yadda ya kai wa Legas ci gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Katsina ta rufe duk makarantun sakandare da firamare saboda barazanar tsaro

Gwamnatin Jihar Katsina ta bada umarnin rufe dukkan makarantu sakamakon tsananin barazanar tsaro da ake fuskanta a arewacin kasar, musamman bayan sace dalibai a Jahohin...

Gwamnatin Bauchi ta dakatar da wasu manyan ma’aikatan gwamnati a jihar

Hukumar Kula da Ma’aikatan Gwamnati ta Jihar Bauchi ta dauki matakin ladabtar da wasu manyan ma’aikata huɗu saboda gagarumin cin amanar aiki a yayin gudanar...

Mafi Shahara