DCL Hausa Radio
Kaitsaye

El-Rufai ya musanta zargin cin amanar Atiku, ya kuma bukaci Peter Obi, Aregbesola, da su shiga jam’iyyar SDP

-

Malam Nasir El-Rufa’i

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya musanta zargin cin amanar tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar jam’iyyar PDP Atiku Abubakar.

Google search engine

Da yake magana a wata hira da BBC Hausa,El-Rufai wanda ya fice daga jam’iyyar APC zuwa SDP,cikin makon da ya gabata, ya bukaci shugabannin adawa da suka hada da Atiku Abubakar, Peter Obi na Labour Party, tsohon gwamnan jihar Ribas, Rotimi Amaechi, da Rauf Aregbesola, da su koma jam’iyyar SDP.

Da yake bayyana rashin jin dadinsa da gwamnati mai ci, El-Rufai, ya bayyana takaicinsa bisa yadda suka goyi bayan shugaba Tinubu da nufin kawo ci gaba domin sunga yadda ya kai wa Legas ci gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon Minista Tanimu Turaki ya zama ɗan takarar shugabancin jam’iyyar PDP na Arewa

Jagororin jam’iyyar PDP na yankin Arewacin Nijeriya sun amince da tsohon Ministan Harkoki. A Musamman, Tanimu Turaki (SAN), a matsayin ɗan takarar da suka amince...

Jam’iyyar ADC a Kaduna ta kori mataimakin shugabanta da wasu ‘ya’yanta 8

Jam'iyyar hadaka ta ADC mai hamayya a Nijeriya reshen Kaduna ta kori mataimakin shugabanta na jihar tare da wasu manyan jami'anta guda takwas, bayan samun...

Mafi Shahara