DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin mulkin sojin Burikina Faso na shirin samar da dakaru 14,000 da nufin ya ki da ta’addanci a kasar

-

Gwamnatin mulkin sojan Burkina Faso na shirin samar da sabbin dakaru da suka hada da sojoji dubu 14,000 da dubban ma’aikatan agaji na farar hula, domin yakar ta’addancin masu ikirarin jihadi a kasar. 

Kasar Burikina Faso na fuskantar hare-haren na kungiyoyin ta’addanci a cikin shekaru 10 da suka gabata, wanda ya yi sanadiyar mutuwar sojoji da fararen hula kusan 26,000,wanda ya tilastawa mutane sama da miliyan biyu barin gidajensu.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC ta fara rajista da tantance mambobi na kwanaki 90 a fadin Nijeriya

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta fara shirin rajista, tantancewa da kuma jawo sabbin mambobi na tsawon kwanaki 90 a fadin Nijeriya, domin karfafa jam’iyyar...

Ya kamata a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya – Femi Falana

Babban lauya kuma SAN, Femi Falana, ya bukaci a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga yara ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya, yana...

Mafi Shahara