DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Baƙuwar cuta ta yi ajalin ɗaliban jami’a biyar a jihar Kebbi

-

Wata cuta da ba a kai ga tantance ta ba ta yi ajalin dalibai biya na jami’ar kimiyya da fasaha ta jihar Kebbi dake garin Aleiro.
Magatakardar jami’ar, Maimaru Alhaji Tilli, ta tabbatar da faruwar lamarin.
Wasu daliban jami’ar sun shaida wa gidan talabijin na Channels cewa, mutum hudu sun rasu a makon jiya, yayin da daya ya ce ga garinku nan a jiya Lahadi.
Wata majiya ta ce a makon jiya, jami’an hukumar lafiya ta duniya WHO sun zo domin wayar da kai akan cutar sankarau.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara