DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnonin PDP sun ƙalubalanci Shugaba Tinubu a kotun kolin Nijeriya saboda kakaba dokar ta ɓaci a Rivers

-

Gwamnonin babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Nijeriya sun maka shugaba Bola Tinubu kotun kolin kasar inda suka kalubalantar ayyana dokar ta baci a jihar Ribas.

Google search engine

Gwamnonin sun hada da gwamnan jihar Bauchi, Adamawa, Bayelsa, Enugu, Osun, Plateau, da Zamfara, sun ce shugaban kasa ba shi da hurumin dakatar da zababben gwamna da mataimakiyarsa a dimokuradiyyance, inda suka bayyana matakin a matsiyin wanda ya sabawa kundin tsarin mulkin kasar.

A ranar 18 ga watan Maris ne dai shugaba Tinubu ya ayyana dokar ta baci a jihar tare da dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa Ngozi Odu da daukacin ‘yan majalisar dokokin jihar na tsawon watanni shida.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kiran kungiyar NNPYA na neman Tinubu ya zabe ni a takarar mataimaki a 2027 bai dace ba yanzu – Sanata Barau Jibrin

Sanata Barau I. Jibrin, Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, ya ce kiraye-kirayen da kungiyar matasan jam’iyyar APC na Arewa (NNPYA) ke yi na a zabe shi...

Yawancin ma su rawar kafar kawar da Tinubu ba domin jin ƙan jama’a suke ba – Shehu Sani

Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya kuma mai rajin kare hakkin dan Adam, Shehu Sani, ya ce yawancin ma su sukar takun gwamnatin Tinubu...

Mafi Shahara