DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnonin PDP sun ƙalubalanci Shugaba Tinubu a kotun kolin Nijeriya saboda kakaba dokar ta ɓaci a Rivers

-

Gwamnonin babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Nijeriya sun maka shugaba Bola Tinubu kotun kolin kasar inda suka kalubalantar ayyana dokar ta baci a jihar Ribas.

Google search engine

Gwamnonin sun hada da gwamnan jihar Bauchi, Adamawa, Bayelsa, Enugu, Osun, Plateau, da Zamfara, sun ce shugaban kasa ba shi da hurumin dakatar da zababben gwamna da mataimakiyarsa a dimokuradiyyance, inda suka bayyana matakin a matsiyin wanda ya sabawa kundin tsarin mulkin kasar.

A ranar 18 ga watan Maris ne dai shugaba Tinubu ya ayyana dokar ta baci a jihar tare da dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa Ngozi Odu da daukacin ‘yan majalisar dokokin jihar na tsawon watanni shida.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara