DCL Hausa Radio
Kaitsaye

A karo na biyu a 2025, wani kwamishina ya sake murabus a gwamnatin jihar Kano

-

 

Gwamnan jihar Kano

Google search engine

Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya amince da murabus din kwamishinan sabuwar ma’aikatar tsaro da lamuran cikin gida Manjo Janar Muhammad Inuwa Idris (Rtd). 

Kwamishinan na cikin wadanda suka kama aiki a watan Agusta na 2024 kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta ruwaito. 

Idan ba a manta ba a ranar 05 ga watan Janairun wannan shekara ta 2025, kwamishinan kula da ingancin ayyuka Mohammed Diggol ya yi murabus daga mukaminsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rashin tabbas da matsalolin tsaro na barazana ga burin ECOWAS na 2050 – Shugaban ECOWAS, Touray

Shugaban kungiyar ECOWAS, Omar Touray, ya ce rashin tabbas a duniya, matsalolin tsaro da matsin tattalin arziki na hana kungiyar cimma burinta na Vision 2050,...

An yi ajalin wata mace mai juna biyu da wani karamin yaro a cikin birnin Kano

Al’ummar Sheka Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kano Municipal sun shiga firgici a daren Asabar bayan wasu da ba a san ko su waye ba...

Mafi Shahara