DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Bankin Duniya ya nuna damuwa bisa rashin ingancin alkaluman ƙididdiga a Nijeriya

-

Tambarin bankin duniya 

Bankin Duniya ya nuna damuwarsa kan yadda Nijeriya ke fitar kididdiga maras inganci, inda ya nuna cewa sauran takwarorinta kamar Mexico da Colombia da Afirka ta Kudu da kuma Brazil sun yi mata fintikau.

Bankin ya bayyana hakan ne yayin wata ziyara da ya kai, karkashin jagorancin Daraktan bankin mai kula da Nijeriya, Ndiame Diop, suka kai wa Ministan kasafin kudi da tsare-tsare Sanata Abubakar Bagudu a ranar Laraba.

Google search engine

A jawabinsa yayin ziyarar Mista John Mistiaen yace tsarin kididdiga na Nijeriya yayi hannun riga na sauran kasashe takwarorinta, inda ya ba da shawarar cewa zuba jarin tsakanin dala miliyan 10 zuwa dala miliyan 15 a ayyukan kididdiga na kasar duk shekara zai inganta aikin sosai tare da daidaita Nijeriya da takwarorinta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ka fito ka bayyana wa ‘yan Nijeriya hakikanin dalilin da ya sa ka canza hafsoshin tsaro – Bukatar ADC ga shugaba Tinubu

Jam’iyyar ADC ta bukaci shugaban Nijeriya, Bola Tinubu ya bayyana gaskiya ga ’yan Nijeriya kan ainihin dalilan da suka sa aka yi gaggawar sauya shugabannin...

Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya nada yayansa a matsayin Sarkin Duguri

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya naɗa yayansa, Alhaji Adamu Mohammed, a matsayin sarkin sabon masarautar Duguri da aka ƙirƙira a jihar. Sakataren gwamnatin Jiha, Aminu...

Mafi Shahara