HomeUncategorizedBarayin daji na hallaka mutanen da suka kama bayan sun karbi kudin...

Barayin daji na hallaka mutanen da suka kama bayan sun karbi kudin fansa – Wasu al’umomin jihar Kaduna

-

Uba Sani

 

Al’ummar Kauru da ke Kudancin Kaduna sun koka da yadda ‘yan ta’adda ke yin garkuwa da mutanen yankin tare da hallaka su ko da kuwa an biya su kudin fansa.

Kungiyar ci gaban al’ummar karamar hukumar Kauru ta nuna bakin ciki da bacin rai game da harin da aka kai wa al’ummar Surubu a masarautar Kumana, inda aka halaka mutane 3 duk da an biya kudin fansa, don haka suka roki gwamnati da ta samar musu da tsaro mai inganci.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun kungiyar, Duniya Achi, ya fitar, ta ce wannan danyen aikin na nuni ne da yadda matsalar tsaro ke kara kamari a karamar hukumarsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img