DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Barayin daji na hallaka mutanen da suka kama bayan sun karbi kudin fansa – Wasu al’umomin jihar Kaduna

-

Uba Sani

 

Al’ummar Kauru da ke Kudancin Kaduna sun koka da yadda ‘yan ta’adda ke yin garkuwa da mutanen yankin tare da hallaka su ko da kuwa an biya su kudin fansa.

Google search engine

Kungiyar ci gaban al’ummar karamar hukumar Kauru ta nuna bakin ciki da bacin rai game da harin da aka kai wa al’ummar Surubu a masarautar Kumana, inda aka halaka mutane 3 duk da an biya kudin fansa, don haka suka roki gwamnati da ta samar musu da tsaro mai inganci.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun kungiyar, Duniya Achi, ya fitar, ta ce wannan danyen aikin na nuni ne da yadda matsalar tsaro ke kara kamari a karamar hukumarsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dalori ya karbi ragamar jagorancin jam’iyyar APC a hukumance

Shugaban riko na jam’iyyar APC, Ali Bukar Dalori, ya bukaci shugabanni da mambobin jam’iyyar da su zauna cikin hadin kai bayan murabus din tsohon shugaban...

An dakatar da jirgin Rano Air kan zargin matsalar inji – NCAA

Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta dakatar da wani jirgin Rano Air mai lamba 5N-BZY bayan fuskantar hatsarin gobara da matsalar...

Mafi Shahara