DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsawa ta yi ajalin wani makiyayi da dabbobinsa a Kaduna

-

Wani makiyayi da shanunsa 12 sun bar duniya bayan da tsawa ta far musu a yankin Kudancin Kaduna.
Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne da misalin 4:30 na yammacin Lahadi, lokacin a kauyen Matuak Giwa, dake masarautar Moro’a a karamar hukumar Kaura ta Kaduna.
Hakimin garin Matuak Giwa, Simon Ayuba ya shaida wa Dailytrust cewa matashin makiyayin ya laɓe ne a lokacin da ruwa ke sauka tare da shanunsa a lokacin da lamarin ya faru.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Idan rikicin PDP ya ki ci, ya ki cinyewa za mu shiga kawance in ji Sule Lamido

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa dole na iya sanyawa jam’iyyar ta shiga kawance da wasu jam’iyyu idan ƙoƙarin da ake...

‘Yan sandan Nijeriya sun sanar da dawo da aiwatar da dokar lasisin gilashin mota mai duhu

Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya ta sanar da cewa za ta sake fara aiwatar da dokar lasisin gilashin mota mai duhu (Tinted Glass Permit), duk da...

Mafi Shahara