DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsawa ta yi ajalin wani makiyayi da dabbobinsa a Kaduna

-

Wani makiyayi da shanunsa 12 sun bar duniya bayan da tsawa ta far musu a yankin Kudancin Kaduna.
Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne da misalin 4:30 na yammacin Lahadi, lokacin a kauyen Matuak Giwa, dake masarautar Moro’a a karamar hukumar Kaura ta Kaduna.
Hakimin garin Matuak Giwa, Simon Ayuba ya shaida wa Dailytrust cewa matashin makiyayin ya laɓe ne a lokacin da ruwa ke sauka tare da shanunsa a lokacin da lamarin ya faru.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya yi kira da a zauna lafiya gabanin zaɓen Abuja, Kano da Rivers

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga masu kaɗa ƙuri’a, jami’an tsaro da jami’an Hukumar zaɓe Mai zaman kanta (INEC) da su gudanar...

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa kwalejin koyon likitanci ta sojoji don magance karancin likitoci

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin kafa kwalejin koyon likitanci ta soji "Armed Forces College of Medicine and Health Sciences" a matsayin wani mataki na...

Mafi Shahara