DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hedikwatar tsaron Nijeriya ta musanta rahotannin da ke cewa Jamhuriyar Nijar ta fice daga cikin rundunar hadin gwiwar tsaro ta kasa da kasa

-

Christopher Musa

Hedikwatar tsaron Nijeriya ta musanta rahotannin da ke cewa Jamhuriyar Nijar ta fice daga cikin rundunar hadin gwiwar tsaro ta kasa da kasa, inda ta bayyana cewa irin wannan matakin zai haifar da babbar illa ga tsaro.

Da yake jawabi ga manema labarai a Abuja Daraktan yada labarai na hedkwatar tsaro, Manjo Janar Markus Kangye, ya bayyana cewa MNJTF na ci gaba da kasancewa cikin rundunar hadin gwiwar tsaro a yankin, kuma dole ne a yi kokarin hana kowace kasa fita daga tsarin.

Google search engine

Ya ce bayanan da ake yadawa ba gaskiya bane, amma kasashen da ke yankin Tafkin Chadi sun Samar da rundunar hadin gwiwa ta kasa da kasar ne domin magance matsalolin tsaro da ke ci musu tuwo a kwarya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Trump ya ƙara harajin kashi 10% ga kasashen duniya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sanya karin harajin kashi 10 cikin 100 kan dukkan kayayyakin da ake shigo da su cikin kasar, bayan da kotun...

An samu ƙarancin fitowar masu zaɓe a zaɓen cike gurbi a Kano

An fara zaɓen cike gurbi na kujeru biyu a majalisar dokokin jihar Kano a safiyar Asabar, inda aka samu ƙarancin fitowar masu kaɗa ƙuri’a a...

Mafi Shahara