DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hedikwatar tsaron Nijeriya ta musanta rahotannin da ke cewa Jamhuriyar Nijar ta fice daga cikin rundunar hadin gwiwar tsaro ta kasa da kasa

-

Christopher Musa

Hedikwatar tsaron Nijeriya ta musanta rahotannin da ke cewa Jamhuriyar Nijar ta fice daga cikin rundunar hadin gwiwar tsaro ta kasa da kasa, inda ta bayyana cewa irin wannan matakin zai haifar da babbar illa ga tsaro.

Da yake jawabi ga manema labarai a Abuja Daraktan yada labarai na hedkwatar tsaro, Manjo Janar Markus Kangye, ya bayyana cewa MNJTF na ci gaba da kasancewa cikin rundunar hadin gwiwar tsaro a yankin, kuma dole ne a yi kokarin hana kowace kasa fita daga tsarin.

Google search engine

Ya ce bayanan da ake yadawa ba gaskiya bane, amma kasashen da ke yankin Tafkin Chadi sun Samar da rundunar hadin gwiwa ta kasa da kasar ne domin magance matsalolin tsaro da ke ci musu tuwo a kwarya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Nijeriya ce ta taimaka wa Benin ta dakile yunkurin juyin Mulki – Tinubu

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Nijeriya ce ta taimaka wa Jamhuriyar Benin wajen dakile yunkurin juyin mulki da wasu sojojin ƙasar suka...

Da alamu matsalar tsaro ta fi karfin gwamnatin Nijeriya – Kwankwaso

Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce halin da ake ciki ya nuna Gwamnatin Nijeriya ta gaza a kokarinta...

Mafi Shahara