DCL Hausa Radio
Kaitsaye

INEC ta katse hanzarin masu neman yi wa Sanata Natasha Kiranye

-

Hukumar zabe INEC ta ce Bukatar kiranye ga Sanatar Kogi ta Tsakiya ta gaza cika sharuddan da Sashe na 69(a) na Kundin Tsarin Mulkin Najeriya na 1999 (wanda aka yi wa kwaskwarima) ya tanada.
Idan za’a tuna, a baya bayan nan kimanin masu zabe dubu 250 daga mazabar Sanatar sun gabatarwa INEC takardun neman yi wa Sanatar kiranye, sakamakon zargin rashin girmama muradansu a wakilcin da take.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manyan Jami’an soji za su fuskanci ritayar dole bayan sauye-sauye a fannin tsaron Nijeriya

Rahotanni sun tabbatar da cewa akwai manyan jami'an sojin Nijeriya  masu mukamin Janar akalla 60 da za su fuskanci ritayar dole, biyo bayan sauye-sauyen da...

Rashin gogewar siyasa ta sa ban tsayar da El-Rufa’i don ya gaje ni ba – Obasanjo

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ya ki tsayar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Elrufa'i don ya gaje a shekarar 2007...

Mafi Shahara