DCL Hausa Radio
Kaitsaye

INEC ta katse hanzarin masu neman yi wa Sanata Natasha Kiranye

-

Hukumar zabe INEC ta ce Bukatar kiranye ga Sanatar Kogi ta Tsakiya ta gaza cika sharuddan da Sashe na 69(a) na Kundin Tsarin Mulkin Najeriya na 1999 (wanda aka yi wa kwaskwarima) ya tanada.
Idan za’a tuna, a baya bayan nan kimanin masu zabe dubu 250 daga mazabar Sanatar sun gabatarwa INEC takardun neman yi wa Sanatar kiranye, sakamakon zargin rashin girmama muradansu a wakilcin da take.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara