DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu za ta gina cibiyoyin kiwon lafiya 8,880 a fadin Nijeriya

-

Gwamnatin Nijeriya ta amince da samar da sabbin cibiyoyin kiwon lafiya a matakin farko har 8,880 a fadin kasar. 
A cewar mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, wannan na karkashin shirin sabuwar Nijeriya na shugaban kasa Bola Tunubu.
Kashim Shettima ya bayyana hakan ne a ranar Asabar a yayin kaddamar da cibiyar kula da cututtuka ta Sulaiman Adebola Adegunwa da aka samar a asibitin koyarwa ta jami’ar Olabisi Onabanjo (OOUTH) da ke Sagamu jihar Ogun.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Eng Faruk Ahmad ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban hukumar NMDPRA

Shugaba Tinubu ya bukaci majalisa ta sahale masa nada sabbin shugabannin hukumomin kula da man fetur bayan da Injiniya Farouk Ahmed, ya yi murabus a...

FIFA ta sanya $60 a matsayin kudin tikitin kallon kofin duniya na 2026

Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta ƙaddamar da sabon rukuni na tikiti a dalar Amurka 60 ga kowane ɗayan wasannin 104 na Gasar Kofin...

Mafi Shahara