DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Abinci da karnuka ke ci ma ya fi namu tsafta – Zargin wasu fursunonin Nijeriya

-

Fursunonin da ke gidajen gyaran hali  daban-daban a fadin Nijeriya sun yi zargin cewa ba a inganta abincinsu yadda ya kamata.
Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Nijeriya da kwamitin mai zaman kansa da ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji -Ojo ya kafa a watan Satumbar da ya gabata domin binciken zargin cin hanci da rashawa.
Yayin da kwamitin ya tabbatar da cewa fursunonin na mutuwa saboda yunwa, sai dai mukaddashin Kwanturola Janar na hukumar ya bayyana hakan a matsayin ƙage da ƙaharu, yana mai cewa babu wata kididdiga da ta tabbatar da zargin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara