DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu mai zaman kaso da ke zaune da yunwa a Nijeriya – Hukumar gidajen gyaran hali

-

Hukumar kula da gidajen gyaran ta Nijeriya, ta yi watsi da rahotannin da ke cewa ana barin fursunonin da yunwa a cibiyoyin da ake tsare da su a fadin kasar. 
Da yake mayar da martani kan labarin da ake yadawa, jami’in hulda da jama’a na hukumar Abubakar Umar, ya ce labarin sam ba gaskiya ba ne, kuma ba ya nuna ainihin halin da ‘yan gidan yarin suke ciki.
A cewarsa, dukkanin cibiyoyin da ake tsare da mutanen ana tabbatar da ciyar da duk fursunonin cikin lokaci kuma yadda ya kamata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattawa ta tabbatar da Farfesa Amupitan a matsayin shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC

Majalisar Dattawan Nijeriya ta tabbatar da nadin Farfesa Joash Amupitan a matsayin sabon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC. Jaridar Punch ta ruwaito cewa majalisar ta amince...

Sarkin Musulmi ya bukaci gwamnati da ta yi doka kan amfani da kafafen sada zumunta

Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III ya bukaci gwamnati da ta yi doka domin daidaita amfani da kafafen sada zumunta a Nijeriya saboda yadda ake...

Mafi Shahara