DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu mai zaman kaso da ke zaune da yunwa a Nijeriya – Hukumar gidajen gyaran hali

-

Hukumar kula da gidajen gyaran ta Nijeriya, ta yi watsi da rahotannin da ke cewa ana barin fursunonin da yunwa a cibiyoyin da ake tsare da su a fadin kasar. 
Da yake mayar da martani kan labarin da ake yadawa, jami’in hulda da jama’a na hukumar Abubakar Umar, ya ce labarin sam ba gaskiya ba ne, kuma ba ya nuna ainihin halin da ‘yan gidan yarin suke ciki.
A cewarsa, dukkanin cibiyoyin da ake tsare da mutanen ana tabbatar da ciyar da duk fursunonin cikin lokaci kuma yadda ya kamata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf zai yi nadamar barin mu – Kwankwaso

Jagoran Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce yana da tabbacin cewa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf, tare da wadanda ke tare da shi, za...

An ja da-ga tsakanin Wike da ma’aikatan Abuja kan umarnin kotu na dakatar da yajin aiki

Ma’aikatan Abuja sun jaddada cewa za su ci gaba da yajin aiki, duk da umarnin kotu da kuma barazanar takunkumi daga Ministan Abuja Nyesom Wike. Jaridar...

Mafi Shahara