DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu mai zaman kaso da ke zaune da yunwa a Nijeriya – Hukumar gidajen gyaran hali

-

Hukumar kula da gidajen gyaran ta Nijeriya, ta yi watsi da rahotannin da ke cewa ana barin fursunonin da yunwa a cibiyoyin da ake tsare da su a fadin kasar. 
Da yake mayar da martani kan labarin da ake yadawa, jami’in hulda da jama’a na hukumar Abubakar Umar, ya ce labarin sam ba gaskiya ba ne, kuma ba ya nuna ainihin halin da ‘yan gidan yarin suke ciki.
A cewarsa, dukkanin cibiyoyin da ake tsare da mutanen ana tabbatar da ciyar da duk fursunonin cikin lokaci kuma yadda ya kamata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sarkin Musulmi ya bukaci gwamnoni da su rika sauraron masu sukarsu

Sarkin ya bayyana haka ne a taron Gwamnonin Arewa da majalisar sarakunan gargajiya da aka gudanar a Kaduna a Litinin din nan, Sarkin Musulmi ya...

’Yan bindiga sun sake kai hari a Kano tare da yin garkuwa da mutane 11

’Yan bindiga sun sake farmakar wani kauye a jihar Kano, inda suka yi garkuwa da mutane 11 a Unguwar Tsamiya (Dabawa), da ke ƙaramar hukumar...

Mafi Shahara