DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin jihar Kano ta rufe wuraren kasuwanci 9 saboda ƙin biyan haraji

-

Jami’an hukumar tattara haraji ta jihar Kano sun rufe wuraren kasuwanci na wasu kamfanoni tara bisa zargin kin biyan kudaden haraji.
Daga cikin wuraren da aka rufe har da makarantu da wasu wuraren kasuwanci yayin zagayen rufe wuraren da tawagar KIRS ta gudanar.
A cewar jagoran tawagar jami’an hukumar Abbas Sa’idu, matakin da hukumar ta dauka ya zama dole domin kamfanonin sun kasa amsa wasikun da hukumar ta aika musu, tare da sanar da su kan bukatar biyan kudaden harajin da ake bin su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An kaddamar da kafar yaɗa labarai ta Hausa don mata zalla a Nijeriya

An kaddamar da Mata Media, kafar yaɗa labarai ta farko a Nijeriya da aka ware musamman domin mata, wacce ke aikin shirya labarai na abubuwan...

Ku daina nada baragurbin ‘yan siyasa a shugabacin Jami’o’i – Jega ga Tinubu

Tsohon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC, Farfesa Attahiru Jega, ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta daina nada ’yan siyasa marasa kwarewa da mutanen...

Mafi Shahara