DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin jihar Kano ta rufe wuraren kasuwanci 9 saboda ƙin biyan haraji

-

Jami’an hukumar tattara haraji ta jihar Kano sun rufe wuraren kasuwanci na wasu kamfanoni tara bisa zargin kin biyan kudaden haraji.
Daga cikin wuraren da aka rufe har da makarantu da wasu wuraren kasuwanci yayin zagayen rufe wuraren da tawagar KIRS ta gudanar.
A cewar jagoran tawagar jami’an hukumar Abbas Sa’idu, matakin da hukumar ta dauka ya zama dole domin kamfanonin sun kasa amsa wasikun da hukumar ta aika musu, tare da sanar da su kan bukatar biyan kudaden harajin da ake bin su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manyan Arewa za su tattauna yadda za a shawo kan matsalar tsaro a yankin

An shirya gudanar da babban taron tsaro a Birnin Kebbi, babban birnin jihar Kebbi, a ranar Litinin, 10 ga Nuwamba, 2025, domin tattauna hanyoyin magance...

Gwamnan Neja ya sallami shugaban hukumar SUBEB daga aiki

Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya kori shugaban hukumar ilimin firamare ta Jiha (SUBEB), Muhammad Baba Ibrahim, tare da dukkan mambobin dindindin na hukumar. Sanarwar...

Mafi Shahara