DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ne ke ba Wike kudade don ruguza PDP – Zargin shugaban jam’iyyar PDPn Rivers

-

Mukaddashin shugaban jam’iyyar PDP a jihar Ribas, Robinson Ewor ya zargi shugaba Bola Tinubu da bai wa ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, kudade domin ruguza jam’iyyar adawa ta PDP.

A yayin wata hira da gidan Talabijin na Arise a ranar Litinin, Ewor ya bayyana cewa Wike ba dan jam’iyyar PDP ne na gaskiya ba.

Google search engine

Ya yi mamakin abin da ya hana ministan Abuja Nyesom Wike ficewa daga PDP, domin a cewarsa yanzu APC yake yi wa aiki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

’Yan majalisar wakilai bakwai daga Akwa Ibom sun sauya sheka zuwa APC

Ana cigaba da samun rahotannin sauyin sheka a majalisar wakilai, yayin da ’yan majalisa bakwai daga Jihar Akwa Ibom suka koma jam’iyyar APC. Wadanda suka...

Jam’iyyar Labour tsagin Julius Abure ta ba Peter Obi sa’o’i 48 ya fice daga jam’iyyar saboda shiga hadakar ADC

Jam’iyyar Labour karkashin jagorancin Julius Abure ta bai wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, wa’adin sa’o’i 48 da ya fice daga jam’iyyar, bisa...

Mafi Shahara