DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ne ke ba Wike kudade don ruguza PDP – Zargin shugaban jam’iyyar PDPn Rivers

-

Mukaddashin shugaban jam’iyyar PDP a jihar Ribas, Robinson Ewor ya zargi shugaba Bola Tinubu da bai wa ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, kudade domin ruguza jam’iyyar adawa ta PDP.

A yayin wata hira da gidan Talabijin na Arise a ranar Litinin, Ewor ya bayyana cewa Wike ba dan jam’iyyar PDP ne na gaskiya ba.

Google search engine

Ya yi mamakin abin da ya hana ministan Abuja Nyesom Wike ficewa daga PDP, domin a cewarsa yanzu APC yake yi wa aiki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manyan Jami’an soji za su fuskanci ritayar dole bayan sauye-sauye a fannin tsaron Nijeriya

Rahotanni sun tabbatar da cewa akwai manyan jami'an sojin Nijeriya  masu mukamin Janar akalla 60 da za su fuskanci ritayar dole, biyo bayan sauye-sauyen da...

Rashin gogewar siyasa ta sa ban tsayar da El-Rufa’i don ya gaje ni ba – Obasanjo

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ya ki tsayar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Elrufa'i don ya gaje a shekarar 2007...

Mafi Shahara