DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojojin Burkina Faso sun dakile yunkurin juyin mulkin a kasar

-

Gwamnatin mulkin sojan Burkina Faso ta ce ta dakile wani yunkuri na hambarar da gwamnatin shugaban mulkin sojan kasar, Kyaftin Ibrahim Traoré, wanda suka yi zargin hannun wasu dake neman mafaka makwabciyar kasar Ivory Coast.

Ministan tsaron kasar Mahamadou Sana, ya ce tsofaffin soji da wadanda ke aiki ne suka shirya juyin mulkin, ta hanyar kai wa fadar shugaban kasa hari ne a makon jiya.

Google search engine

Tun shekara ta 2022 da shugaban mulkin sojan Kyaftin Ibrahim Traoré ya kwace mulki ta hanyar juyin mulki ake kokarin hambarar da shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun hallaka manoma 32 a jihar Niger

Akalla manoma 32 ne aka hallaka a hare-haren da ’yan bindiga suka kai kan al’ummomin Tugan-Makeri, Konsoko da Pissa a karamar hukumar Borgu ta Jihar...

Peter Obi ya bukaci matasa da su nuna kauna da kishin Nijeriya albarkacin ranar masoya

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya, Peter Obi, ya bukaci ’yan Nijeriya musamman matasa su yi bikin ranar masoya ta Valentine cikin nuna kishin ƙasa da...

Mafi Shahara