DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojojin Burkina Faso sun dakile yunkurin juyin mulkin a kasar

-

Gwamnatin mulkin sojan Burkina Faso ta ce ta dakile wani yunkuri na hambarar da gwamnatin shugaban mulkin sojan kasar, Kyaftin Ibrahim Traoré, wanda suka yi zargin hannun wasu dake neman mafaka makwabciyar kasar Ivory Coast.

Ministan tsaron kasar Mahamadou Sana, ya ce tsofaffin soji da wadanda ke aiki ne suka shirya juyin mulkin, ta hanyar kai wa fadar shugaban kasa hari ne a makon jiya.

Google search engine

Tun shekara ta 2022 da shugaban mulkin sojan Kyaftin Ibrahim Traoré ya kwace mulki ta hanyar juyin mulki ake kokarin hambarar da shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara