DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kama mutam 27 za su zanawa wasu jarrabawar JAMB a Abuja, tare da soke wasu cibiyoyin CBT

-

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB ta kama wasu mutane 27 da suka yi yunkurin zana jarabawar ta 2025 a madadin wasu.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar Dr Fabian Benjamin ya raba wa manema labarai a Abuja ranar Juma’a.

Google search engine

Benjamin ya ce zuwa yanzu an dauki matakin gaggawa bayan faruwar lamarin.

Ya kara da cewa hukumar ta kuma rufe wasu cibiyoyi hudu bisa rashin inganci wajen gudanar da jarrabawar a Abuja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawa ta bukaci a dauki matasa aikin tsaro domin magance matsalar tsaro

Majalisar dattawan Nijeriya, ta nuna damuwa kan tabarbarewar tsaro a ƙasar, tana kira ga shugaban ƙasa Bola Tinubu da ya amince da daukar matasa akalla...

Matukar dimokradiyya ta gaza a Nijeriya sai ya shafi fadin Yammacin Afrika – ECOWAS

Kungiyar tattalin arzikin kasashen Yammacin Afrika, ECOWAS, ta gargadi cewa duk wani rauni da dimokuradiyya ta samu a Nijeriya zai yi sanadin rushewar tsarin a...

Mafi Shahara