DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kwalejojin ilimi na tarayya za su fara ba da shahadar digirin farko a Nijeriya – Gwamnatin Tarayya

-

Gwamnatin Nijeriya ta ce ta fara aiwatar da tsarin karatu a dukkan kwalejojin ilimi na tarayya, wanda zai bai wa kwalejojin damar ba da takardar shedar malanta a Nijeriya da kuma Digiri na farko a fannin ilimi.

Wata sanarwa da daraktan yada labarai na ma’aikatar ilimi ta tarayya Folasade Boriowo ya fitar, ya ce wannan ya biyo bayan dokar kwalejojin ilimin tarayya ta 2023 da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya wa hannu.

Da yake kaddamar da tsarin a Abuja, Ministan Ilimi Dokta Tunji Alausa ya nuni da cewa wannan gagarumin ci gaba ne da zai sake fasalin ilimin a Nijeriya.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sabon shugaban kasar Gabon, Brice Oligui Nguema, ya sha rantsuwar kama aiki a matsayin shugaban Kasa

A ranar Asabar, 3 ga Mayu, 2025, Brice Clotaire Oligui Nguema ya rantsar da kansa a matsayin sabon shugaban kasar Gabon, bayan nasarar da ya...

Kada ku damu da masu sukar ku, ayyukan ku ne za su kare ku – Tinubu ga Gwamnonin Nijeriya

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci gwamnonin Najeriya da su mai da hankali kan ci gaban al’umma duk da sukar da ake musu, ya...

Mafi Shahara