DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ita ce kasa ta biyu a duniya da yara milyan 2 ke fama da rashin abinci mai gina jiki – UNICEF

-

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya ya ce Nijeriya a yanzu ta zama kasar da ta fi kowacce yawan yara masu fama da tamowa a Afirka.

Hukumar ta kasa da kasa ta bayyana hakan a shafinta na yanar gizo ranar Talata, inda ta kara da cewa a halin yanzu duk yara biyu cikin 10 na fama da matsalar rashin abinci mai gina jiki.

Ya ce kimanin yara miliyan biyu a Nijeriya da ke fama da matsanancin rashin abinci mai gina jiki, kuma ita ce ta biyu a yawan yara kanana a duniya masu tamowa a duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara