DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ita ce kasa ta biyu a duniya da yara milyan 2 ke fama da rashin abinci mai gina jiki – UNICEF

-

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya ya ce Nijeriya a yanzu ta zama kasar da ta fi kowacce yawan yara masu fama da tamowa a Afirka.

Hukumar ta kasa da kasa ta bayyana hakan a shafinta na yanar gizo ranar Talata, inda ta kara da cewa a halin yanzu duk yara biyu cikin 10 na fama da matsalar rashin abinci mai gina jiki.

Google search engine

Ya ce kimanin yara miliyan biyu a Nijeriya da ke fama da matsanancin rashin abinci mai gina jiki, kuma ita ce ta biyu a yawan yara kanana a duniya masu tamowa a duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An dage jana’izar marigayi Muhammad Buhari zuwa ranar Talata -Dikko Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sanar da shirye-shiryen jana'izar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi, 13 ga Yuli,...

Jam’iyyar ADC ta sanar da kwana uku na alhinin rashin tsohon Shugaban Nijeriya, Muhammadu Buhari

Jam’iyyar ADC ta bayyana kwanaki uku na zaman makoki ga mambobinta don girmama marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi...

Mafi Shahara