DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda sun kama mutumin da ya nada kansa Dagacin kauye a jihar Ondo

-

‘Yan sanda a jihar Ondo sun tabbatar da cafke wani mutum da ya bayyana kansa a matsayin Basaraken gargajiya, Adekolajo Aladeseyi, bisa zargin nada kansa a matsayin Olujare na Ijare da ke karamar hukumar Ifedore ta jihar.

Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya NAN ya rawaito cewa an kama karin wasu mutane hudu da ake zargin sun taimaka masa wajen gudanar da nadin.

Google search engine

Kwamishinan ‘yan sanda na jihar, Olutokunbo Afolabi, yayin da yake tabbatar da kama Aladeseyi, ya ce an cafke shi ne bisa umurnin gwamnatin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

George Akume Har Yanzu Shi Ne Sakataren Gwamnatin Tarayya – Fadar Shugaban Kasa

Fadar Shugaban Nijeriya ta musanta jita-jitar da ke yawo cewa an sauke Sanata George Akume daga matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF). A wata sanarwa da mai...

Yawaita buga sabbin takardun kudi da da aka rika yi a gwamnatin Buhari ne ya gurgunta darajar Naira – Oshiomhole

Sanata Adams Oshiomhole, ya zargi tsohuwar gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari da taka raws wajen gurgunta tattalin arziki Nijeriya Ya bayyana hakan a wani taro...

Mafi Shahara