DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ungulai sama da 120 sun mutu bayan sun ci gawar wata giwa a Afirka ta Kudu

-

Fiye da ungulai 120 sun mutu bayan sun ci gawar giwar da ake zargin masu farauta da sun ba guba a Afirka ta Kudu, a cewar jami’an kula da namun daji.

Wasu ungulan 84 kuma an kwashe su da mota da kuma jirgin sama domin kula da su da kuma duba lafiyarsu bayan faruwar wannan lamari a farkon makon nan.

Wannan shi ne mafi girman guba da aka taba samu tun 2019, lokacin da fiye da 500 suka mutu a Botswana bayan cin gawar giwaye da masu farauta suka saka wa guba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara