DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Na hannun damar Bello Turji ya farmaki wasu kauyuka a jihar Sokoto

-

Wani na hannun damar rikakken dan bindigar nan Bello Turji, mai suna Danbokolo ya kai hari a wasu kauyukan jihar Sokoto.

Daga cikin kauyukan ha da mahaifar tsohon gwamnan jihar Attahiru Dalhatu wato Bafarawa.

Google search engine

Kauyukan su ne Gebe, Kamarawa, Garin Fadama, Bafarawa da Haruwai.

Daily Trust ta ruwaito cewa, Danbakolo ya kai harin ne a matsayin ramuwar gayya kan farmakin da sojoji suka kai wa ‘yan ta’addar.

Lamarin dai ya faru ne da misalin karfe 11 na safiyar Asabar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara