DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Na hannun damar Bello Turji ya farmaki wasu kauyuka a jihar Sokoto

-

Wani na hannun damar rikakken dan bindigar nan Bello Turji, mai suna Danbokolo ya kai hari a wasu kauyukan jihar Sokoto.

Daga cikin kauyukan ha da mahaifar tsohon gwamnan jihar Attahiru Dalhatu wato Bafarawa.

Google search engine

Kauyukan su ne Gebe, Kamarawa, Garin Fadama, Bafarawa da Haruwai.

Daily Trust ta ruwaito cewa, Danbakolo ya kai harin ne a matsayin ramuwar gayya kan farmakin da sojoji suka kai wa ‘yan ta’addar.

Lamarin dai ya faru ne da misalin karfe 11 na safiyar Asabar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sojoji sun amince an kitsa yunkurin juyin mulki kan Tinubu

Rundunar sojin Najeriya ta amince cewa wasu jami’anta sun kitsa yunkurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. A watan Oktoban shekarar da ta gabata ne...

Hukumar ‘yansandan Nijeriya ta tsawaita wa’adin daukar jami’ai aiki

Hukumar Kula da ayyukan ‘yansandan Nijeriya (PSC) tare da rundunar ‘yansandan sun tsawaita wa’adin ɗaukar sabbin 'constable' guda 50,000 da makonni biyu, bayan da aka...

Mafi Shahara