DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Na hannun damar Bello Turji ya farmaki wasu kauyuka a jihar Sokoto

-

Wani na hannun damar rikakken dan bindigar nan Bello Turji, mai suna Danbokolo ya kai hari a wasu kauyukan jihar Sokoto.

Daga cikin kauyukan ha da mahaifar tsohon gwamnan jihar Attahiru Dalhatu wato Bafarawa.

Kauyukan su ne Gebe, Kamarawa, Garin Fadama, Bafarawa da Haruwai.

Daily Trust ta ruwaito cewa, Danbakolo ya kai harin ne a matsayin ramuwar gayya kan farmakin da sojoji suka kai wa ‘yan ta’addar.

Lamarin dai ya faru ne da misalin karfe 11 na safiyar Asabar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun yi ajalin mutum 3 tare da sace 26 a Zamfara

Akalla mutane uku ne rayukansu suka salwanta aka kuma sace wasu 26 a wani sabon harin da ‘yan bindiga suka kai karamar hukumar Kauran Namoda...

Hadakar da nake sha’awa ita ce yaki da yunwa da Talauci a fadin Nijeriya

A yayin da ake ci gaba da rade-radin yiwuwar hadaka tsakanin jiga-jigan ‘yan adawa don tunkarar shugaban kasa Bola Tinubu a zaben 2027, tsohon dan...

Mafi Shahara