DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumomi a Nijeriya sun musanta rahoton Amnesty International da ta fitar kan yawan mutanen da ‘yan bindiga suka yi ajali a shekara 2

-

Hukumomi a Nijeriya sun musanta rahoton da kungiyar Amnesty International ta fitar na yawan mutane dubu 10 da ‘yan bindiga suka yi ajali cikin shekaru 2 na mulkin Tinubu

Cibiyar yaki da ta’addanci ta kasa NCTC ta bayyana rahoton a matsayin mara inganci,inda ta bayyana cewa alkalumman Amnesty International ba su yi daidai da bayanan da gwamnati ke da shi ba.

Google search engine

A rahoton da Amnesty ta fitar ta ce kungiyoyin ‘yan bindiga da gungun masu aikata laifuka da ke dauke da makamai ne suka yi ajalin mutanen.

Sai dai hukumar ta NCTC ta gayyaci Amnesty domin ta fayyace mata bayanan da aka samu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Jami’ar gwamnatin tarayya da ke Dutse a jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 bisa zarginsu da satar jarrabawa

Jami'ar tarayya da ke jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 daga karatu bisa samunsu da laifin satar jarabawa. Rahotanni sun...

Mafi Shahara