DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ni ne na sa PDP ta shahara a Nijeriya – Wike

-

Ministan babban birnin tarayyar Nijeriya Abuja Nyesom Wike, ya bayyana cewa yana daga cikin wadanda suka taka muhimmiyar rawa wajen tabbatar da shaharar jam’iyyar PDP tare da kafa ta a matsayin babbar jam’iyya mai tasiri a matakin kasa da jihohi.

Wike ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa ta kai tsaye da ya yi da manema labarai a Abuja.

Google search engine

Yayin da yake martani ga suka da wani jigo a jam’iyyar PDP kuma mamba na kwamitin amintattu na jam’iyyar, Chief Bode George, ya yi dangane da rufe hedikwatar jam’iyyar ta kasa, Wike ya shawarci dattijon siyasar da ya zauna a gidansa ya ci gaba da karanta jaridu idan babu abin da yake yi.

Ya kara da bayyana cewa ba shi ko jam’iyyar za su iya biyan kudin haraji (ground rent) ba, domin kadarar ba a rubuta ta da sunan su ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

George Akume Har Yanzu Shi Ne Sakataren Gwamnatin Tarayya – Fadar Shugaban Kasa

Fadar Shugaban Nijeriya ta musanta jita-jitar da ke yawo cewa an sauke Sanata George Akume daga matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF). A wata sanarwa da mai...

Yawaita buga sabbin takardun kudi da da aka rika yi a gwamnatin Buhari ne ya gurgunta darajar Naira – Oshiomhole

Sanata Adams Oshiomhole, ya zargi tsohuwar gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari da taka raws wajen gurgunta tattalin arziki Nijeriya Ya bayyana hakan a wani taro...

Mafi Shahara